TAKAI TACCEN TARIHIN ANNABIN TSIRA (SAWW)
Rate this post
Bai kasance yana magana ko kira zuwa ga wani takamammen yare ko wata kabila ba, a’a ya tsaya ne don taimakon ‘yan Adam ba tare da la’akari da Kabila, launi, matsayi, yare ko kuma inda suka fito ba. Sakon da yake isarwa cikakken sako ne wanda ya kore duk wani abin da zai kawo cikas […]
Al-Jathiya (45)
Rate this post
بِسْمِ اللَّـهِ الرَّحْمَـٰنِ الرَّحِيمِ حم ﴿١﴾ تَنزِيلُ الْكِتَابِ مِنَ اللَّـهِ الْعَزِيزِ الْحَكِيمِ ﴿٢﴾ إِنَّ فِي السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ لَآيَاتٍ لِّلْمُؤْمِنِينَ ﴿٣﴾ وَفِي خَلْقِكُمْ وَمَا يَبُثُّ مِن دَابَّةٍ آيَاتٌ لِّقَوْمٍ يُوقِنُونَ ﴿٤﴾ وَاخْتِلَافِ اللَّيْلِ وَالنَّهَارِ وَمَا أَنزَلَ اللَّـهُ مِنَ السَّمَاءِ مِن رِّزْقٍ فَأَحْيَا بِهِ الْأَرْضَ بَعْدَ مَوْتِهَا وَتَصْرِيفِ الرِّيَاحِ آيَاتٌ لِّقَوْمٍ يَعْقِلُونَ ﴿٥﴾ تِلْكَ آيَاتُ اللَّـهِ نَتْلُوهَا عَلَيْكَ بِالْحَقِّ ۖ فَبِأَيِّ حَدِيثٍ بَعْدَ اللَّـهِ وَآيَاتِهِ يُؤْمِنُونَ ﴿٦﴾وَيْلٌ لِّكُلِّ أَفَّاكٍ أَثِيمٍ ﴿٧﴾ يَسْمَعُ […]
Dandalin Matasa2
Rate this post
Dandalin Matasa2 Mu’assasar Al-Balagh Kur’ani Mai Daraja: “Allah Ya shaida cewa: Lalle ne babu abin bautawa face Shi, kuma Mala’iku da ma’abuta ilmi sun shaida, Yana tsaye da adalci, babu abin bautawa face Shi, Mabuwayi, Mai Hikima”. (Surar Aali Imrana, 3: 18) . Dandalin Matasa2 5- Lafiya…Kaddara Ce Da Ba ‘a Kwatanta ta Da […]
Salmanul Farirsi (3)
1.7 (33.33%)
3 votes
Wanna mujallar tana bayanine akan wani babban sahabin annabin tsira wanda yayi imani da annabi tun kafin yasanshi kuma Allah ya taimake wannan sahabin ya hadu da annabi kuma ya kasance daya daga cikin manyan sahabbai, duk wanda ke neman misali na mutanen kirki zai iya amfani da wannan mujallar don jin labaran muminan bayin […]
Imamanci Da Nassi 2
3.2 (64.62%)
13 votes
Wanna litttafin na maganane akan girman ahlulbaiti kuma marubucin yayi kokari wurin bayani akan su daidai gwargode tare da kawo hujjoji masu karfi daga cikin Alkurani da hadisan manzon tsira. “Kawai Allah yana son ya tafiyar da dauda daga gareku Ahlul Baiti kuma ya tsarkake ku tsarkakewa (aya ta 33 cikin suratul Ahzab) “Ni na […]
At-Taghabun (64)
Rate this post
بِسْمِ اللَّـهِ الرَّحْمَـٰنِ الرَّحِيمِ يُسَبِّحُ لِلَّـهِ مَا فِي السَّمَاوَاتِ وَمَا فِي الْأَرْضِ ۖ لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ ۖ وَهُوَ عَلَىٰ كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ ﴿١﴾ هُوَ الَّذِي خَلَقَكُمْ فَمِنكُمْ كَافِرٌ وَمِنكُم مُّؤْمِنٌ ۚ وَاللَّـهُ بِمَا تَعْمَلُونَ بَصِيرٌ ﴿٢﴾ خَلَقَ السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضَ بِالْحَقِّ وَصَوَّرَكُمْ فَأَحْسَنَ صُوَرَكُمْ ۖ وَإِلَيْهِ الْمَصِيرُ ﴿٣﴾ يَعْلَمُ مَا فِي السَّمَاوَاتِ وَالْأَرْضِ وَيَعْلَمُ مَا تُسِرُّونَ وَمَا تُعْلِنُونَ ۚ وَاللَّـهُ […]
Ambaliyar Ruwa Ta Shekarar 1357 A Garin Iranshah
Rate this post
A lokacin da aka kaini gudun hijira na tilas a garin Iranshahr, na kasance ina hulda da jami’ai a lokuta daban-daban. A wannan lokacin ne suka fada mani cewa ko da mataimakin shugaban lardin bai taba ziyartar wannan wurin ba! A shekarar 1357 an yi ambaliyar ruwa a garin Iranshahr wanda kaso tamanin cikin dari […]
Demokradiyya Ta Addini Da Kuma Demokradiyyar Yammaci
Rate this post
Fasali Na Farko: Tsarin Demokradiyya Na Addini Mece ce Demokradiyya Da Kuma Iko Na Al’umma? Demokradiyya tana nufin fifita kuri’a da ra’ayin mutane cikin siyasar gudanar da kasa. Shi kuma iko na al’umma yana nufin samar da wani tsari na siyasa da kuma fitar da masu gudanar da wannan tsari na siyasa daga cikin […]
ALHASSANAIN
Rate this post
Wanan site din site ne dake magana da yawun addini na mazhabar shi’a kuma ya kunshi yarurruka na duniya da dama kamarsu: ARABIC, ENGLISH, PERSIAN, FRANCAIS, SWAHILI, URDU, RUSSIAN, CHINESE, TURKISH, AZERI, BENGALI, INDONESIAN, THAILAND da kuma HAUSA.
SHEIAKH MAHMOOD KHALIL ALHUSARI
Rate this post
An haifeshine a wani kauye me suna Shobra al-Namla dake garin Tanta a kasar Misra ashekara ta 1910 miladiyya, sheikh Khalil Alhusari lokacin da yakai dan shekara hudu ya shiga makarantan Alkur’anine, lokacin da ya isa dan shekara takwas ya haddace Alkur’ani me girma, yayin da ya kai dan shekara shabiyu ya shiga makarantan jami’a […]